Akalla ma’aikatan lafiya da ungozomomi 15,421 da suka samu horo a Nijeriya, aka ba lasisin yin aiki a Birtaniya tsakanin shekarar 2017 da 31 ga Maris, 2025.
Wannan kididdiga ta fito ne daga sabbin bayanai da hukumar kula da ma’aikatan lafiya da ungozomomi ta Birtaniya ta fitar.
A ranar 30 ga Satumba, 2024, adadin ya kai 14,815, amma ya karu zuwa 15,421 a 31 ga Maris, 2025, abin da ke nuna karin kashi 4.1 cikin ɗari.
Najeriya ce ta uku a jerin ƙasashen da suka fi yawan ma’aikatan lafiya da suka yi hijira zuwa Birtaniya, bayan Philippines da India.
Ma’aikatan lafiya 15,421 suka bar Nijeriya zuwa Birtaniya cikin shekara takwas – Inji wani rahoto
Recent Comments
on Gwamnatin Tinubu za ta fara ba da rancen maras kuɗin ruwa ga manoma da masu ƙananan sana’o’i – GEEP
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Jaridar Daily Trust ta gano dalilai uku da suka sa Ganduje ya ajiye mukamin shugabancin APC na kasa
on Peter Obi ya sake jaddada bukatar kafa tsarin wa’adin shekara 5 kacal ga shugaban ƙasa a Najeriya
on Cire tsoffin ‘yan sanda daga daga tsarin Contributory Pension Scheme ya fi karfina – IGP Egbetokun
on Gwamnatin Nijeriya ta ɗage buɗe shafin neman aiki na Immigration, Civil Defence da sauran hukumomi
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An yanke wa ɗan Najeriya hukuncin ɗaurin shekaru 11 a Amurka kan damfara da ta kai dala miliyan 1.3
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An karkatar da Naira Bilyan 71.2 daga cikin Bilyan 100 na bashin dalibai a Nijeriya – Hukumar ICPC
on Gwamna Abba Gida Gida ya zabi tsohon shugaban ma’aikatansa da wasu mutum 5 a matsayin kwamishinoni
on Nijeriya za ta zama jagorar kasuwar halal ta duniya mai jarin Dala bilyan Dubu 7 – Kashim Shettima
