Monday, April 6, 2026
HomeLabaraiMajalisar dokokin jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige Fubara

Majalisar dokokin jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige Fubara

An dauki matakin dakatar da shirin tsige gwamnan ne a yayin zaman majalisar da ke gudana a birnin Fatakwal na jihar ta Rivers.

Tun da fari, majalisar ta soma shirin tsige Gwamna Fubara da mataimakiyarsa bisa zargin aikata manyan laifuffuka da suka haɗa da rushe ginin majalisar dokoki da kashe kuɗaɗe ba tare da amincewar majalisa ba, da sauran zarge-zarge.

Kakakin majalisar dokokin jihar, Martin Amaewhule, ne ya jagoranci zaman da aka dakatar da shirin.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata