Sunday, April 5, 2026
HomeLabaraiMatatar Dangote za ta rage farashin mai a gidajen mai

Matatar Dangote za ta rage farashin mai a gidajen mai

Gidajen mai da ke hulɗa da matatar Dangote za su rage fetur zuwa ₦739 daga gobe

Shugaban Matatar Dangote, Aliko Dangote, ya sanar da cewa gidajen mai da ke hulda da kamfanin za su fara sayar da litar man fetur ₦739 daga ranar Talata a Legas.

Dangote ya ce matatar ta riga ta sauke farashin sari daga tasha daga ₦828 zuwa ₦699 tun 11 ga Disamba, wanda ya zama sauyi na 125 a farashin fetur a bana.

Ya bukaci ‘yan kungiyar IPMAN su rika saye a ₦699, yana mai tabbatar da wadatar kayayyakin musamman a yayin bukuwan karshen shekara na bana.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata