Gwamnan Jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya kalubalanci tsarin dogaro da makamai kawai wajen yakar matsalar tsaro, yana mai jaddada cewa ba a haka za a magance lamarin.
Gwamnan ya bayyana haka ne a yayin kaddamar da littafin “Where I Stand” na marigayi Sheikh Abubakar Mahmud Gumi, wanda Sheikh Ibrahim Jalo Jalingo ya fassara zuwa harshen Larabci.
Yayin jawabin nasa, Sani ya ce matsalar tsaro a arewa maso yamma ta bambanta da ta Boko Haram a arewa maso gabas wacce ta samo asali daga akida. Ya jaddada cewa talauci, rashin aikin yi da kuma mantawa da al’ummomin karkara sune tushen ayyukan ’yan bindiga.
Gwamnan ya kuma yi nuni da cewa, duk da yawan al’ummar Najeriya da ya ninka sosai cikin shekaru 45 da suka gabata, adadin jami’an tsaro bai karu yadda ya kamata ba.
Matsalar tsaron Arewa maso Yamma ba irin na Arewa maso Gabas ne ba – Uba Sani
Recent Comments
on Gwamnatin Tinubu za ta fara ba da rancen maras kuɗin ruwa ga manoma da masu ƙananan sana’o’i – GEEP
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Jaridar Daily Trust ta gano dalilai uku da suka sa Ganduje ya ajiye mukamin shugabancin APC na kasa
on Peter Obi ya sake jaddada bukatar kafa tsarin wa’adin shekara 5 kacal ga shugaban ƙasa a Najeriya
on Cire tsoffin ‘yan sanda daga daga tsarin Contributory Pension Scheme ya fi karfina – IGP Egbetokun
on Gwamnatin Nijeriya ta ɗage buɗe shafin neman aiki na Immigration, Civil Defence da sauran hukumomi
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An yanke wa ɗan Najeriya hukuncin ɗaurin shekaru 11 a Amurka kan damfara da ta kai dala miliyan 1.3
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An karkatar da Naira Bilyan 71.2 daga cikin Bilyan 100 na bashin dalibai a Nijeriya – Hukumar ICPC
on Gwamna Abba Gida Gida ya zabi tsohon shugaban ma’aikatansa da wasu mutum 5 a matsayin kwamishinoni
on Nijeriya za ta zama jagorar kasuwar halal ta duniya mai jarin Dala bilyan Dubu 7 – Kashim Shettima
