Ministan Ilimi, Tunji Alausa, ya janye ikirarin da ya yi a baya cewa babu wata yarjejeniya mai tsakanin gwamnatin tarayya da ƙungiyar malaman jami’o’i ta Nijeriya ASUU, inda yanzu ya amince cewa yarjejeniyar 2009 ta FGN-ASUU tana nan daram.
A cikin wata sanarwa da ya fitar a ranar Juma’a, ministan ya bayyana cewa yarjejeniyar ta shekarar 2009 na nan a matsayin ingantacciya kuma mai ɗaurewa har zuwa yau.
Wannan karin haske ya biyo bayan jawabin da ya yi wa manema labarai a ranar Alhamis a Abuja, inda ya yi watsi da matsayar ASUU a matsayin takardar daftari kawai, yana mai jaddada cewa babu wata yarjejeniya da aka taɓa sanya hannu a kanta, abin da kungiyar ta yi gaggawar ƙalubalanta.
A cewar ministan, yarjejeniyar 2009 da 2011 da ASUU ke yawan ambato, “ba a taɓa sanya hannu a kansu ba, sai dai shawarwari ne da aka gabatar yayin tattaunawa.”
Ministan Ilimi ya janye maganarsa tare da amincewa da yarjejeniyar kungiyar ASUU ta 2009
Recent Comments
on Gwamnatin Tinubu za ta fara ba da rancen maras kuɗin ruwa ga manoma da masu ƙananan sana’o’i – GEEP
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Jaridar Daily Trust ta gano dalilai uku da suka sa Ganduje ya ajiye mukamin shugabancin APC na kasa
on Peter Obi ya sake jaddada bukatar kafa tsarin wa’adin shekara 5 kacal ga shugaban ƙasa a Najeriya
on Cire tsoffin ‘yan sanda daga daga tsarin Contributory Pension Scheme ya fi karfina – IGP Egbetokun
on Gwamnatin Nijeriya ta ɗage buɗe shafin neman aiki na Immigration, Civil Defence da sauran hukumomi
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An yanke wa ɗan Najeriya hukuncin ɗaurin shekaru 11 a Amurka kan damfara da ta kai dala miliyan 1.3
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An karkatar da Naira Bilyan 71.2 daga cikin Bilyan 100 na bashin dalibai a Nijeriya – Hukumar ICPC
on Gwamna Abba Gida Gida ya zabi tsohon shugaban ma’aikatansa da wasu mutum 5 a matsayin kwamishinoni
on Nijeriya za ta zama jagorar kasuwar halal ta duniya mai jarin Dala bilyan Dubu 7 – Kashim Shettima
