Monday, April 6, 2026
HomeLabaraiMune ke tsare da Elrufa'i, in ji hukumar ICPC

Mune ke tsare da Elrufa’i, in ji hukumar ICPC

Hukumar ICPC mai yaki da cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana cewa tana tsare da tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasiru El-Rufai.

Hukumar ta ce El-Rufai yana hannunta har bayan an tashi aiki na ranar Laraba, 18 ga Fabrairu, 2026.

A wata sanarwa da kakakin hukumar, J. Okor Odey, ya fitar, ICPC ta ce ana rike da shi ne dangane da bincike da take gudanarwa.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata