Monday, April 6, 2026
HomeLabaraiNa gamsu da alkiblar gwamnatin Tinubu da Shettima - Buhari

Na gamsu da alkiblar gwamnatin Tinubu da Shettima – Buhari

Duk da irin matsalar tattalin arziki da Nijeriya ke ciki da ma matsalar tsadar rayuwa da ake fama da ita a kasar tsohon shugaban Nijeriya Muhammadu Buhari ya ce ya gamsu da alkiblar da shugabannin siyasa na yanzu suka fuskanta.

Buhari ya bayyana haka ne a lokacin da ya karbi bakuncin mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima a garin Daura na jihar Katsina a ranar Asabar.

Tsohon shugaban kasar ya yabawa gwamnatin Bola Tinubu bisa kokarin da take yi na daidaita tattalin arzikin kasar.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata