Kungiyar Kwadago ta Nijeriya (NLC) ta bayyana rashin jin daɗinta kan yadda ƙasar ta ƙara faɗawa cikin jerin ƙasashen da ke da mummunan tarihin take haƙƙin ma’aikata a duniya.
Shugaban NLC, Comrade Joe Ajaero, wanda ya samu wakilcin mataimakinsa, Adewale Adeyanju, ya bayyana haka ne a lokacin taron shekara-shekara karo na 68 na ƙungiyar NECA (Nigeria Employers’ Consultative Association) da aka gudanar a birnin Lagos a ranar Laraba.
A cewarsa, sabon rahoton na ITUC Global Rights Index na 2025 ya sanya Najeriya cikin ƙasashe 10 a duniya da suka fi take haƙƙin ma’aikata.
Ajaero ya ƙara da cewa da yawa daga cikin take haƙƙin ma’aikata da rahoton ya ambata, na faruwa ne a cikin manyan kamfanoni da cibiyoyin kasuwanci da ke cikin ƙungiyar NECA.
Najeriya na cikin ƙasashe 10 a duniya da suka fi take haƙƙin ma’aikata – Binciken ICTU Global Index
Recent Comments
on Gwamnatin Tinubu za ta fara ba da rancen maras kuɗin ruwa ga manoma da masu ƙananan sana’o’i – GEEP
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Jaridar Daily Trust ta gano dalilai uku da suka sa Ganduje ya ajiye mukamin shugabancin APC na kasa
on Peter Obi ya sake jaddada bukatar kafa tsarin wa’adin shekara 5 kacal ga shugaban ƙasa a Najeriya
on Cire tsoffin ‘yan sanda daga daga tsarin Contributory Pension Scheme ya fi karfina – IGP Egbetokun
on Gwamnatin Nijeriya ta ɗage buɗe shafin neman aiki na Immigration, Civil Defence da sauran hukumomi
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An yanke wa ɗan Najeriya hukuncin ɗaurin shekaru 11 a Amurka kan damfara da ta kai dala miliyan 1.3
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An karkatar da Naira Bilyan 71.2 daga cikin Bilyan 100 na bashin dalibai a Nijeriya – Hukumar ICPC
on Gwamna Abba Gida Gida ya zabi tsohon shugaban ma’aikatansa da wasu mutum 5 a matsayin kwamishinoni
on Nijeriya za ta zama jagorar kasuwar halal ta duniya mai jarin Dala bilyan Dubu 7 – Kashim Shettima
