Monday, April 6, 2026
HomeSiyasaNeman tazarce na hana wasu gwamnoni yin aiki - Umar Bago

Neman tazarce na hana wasu gwamnoni yin aiki – Umar Bago

Neman tazarce a 2027, ne ke hana ni korar jami’an da ba su da amfani a gwamnatina – In ji Gwamna Umar Bago

Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umaru Bago, ya sake jaddada goyon bayansa ga tsarin wa’adin zangon mulki guda ɗaya ga gwamnoni a Nijeriya.

Jaridar Daily Trust ta ruwaito shi na cewa wannan mataki zai ƙara inganta ayyuka, ya ƙara himma, kuma ya kawo ƙarshen rikice-rikicen neman tazarcen mulki da ke rage wa gwamnati aiki yadda ya kamata.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata