Sunday, April 5, 2026
HomeKetareNijar na shirin fara amfani da sabon Fesfo mai tambarin AES

Nijar na shirin fara amfani da sabon Fesfo mai tambarin AES

Wani kamfani mai suna Al Itisal Al Jadeed da ke kasar Libiya ne ma’aikatar cikin gidan Nijar ta bai wa kwangilar buga sabon Fesfo ɗin tare da katin shaidar zama ɗan kasa ta kasashen kungiyar AES.

Kasashen Nijar, Mali da Burkina Faso dai da ke karkashin kungiyar ta AES tun bayan ficewar su daga kungiyar ECOWAS ne suka sanar da samarwa kansu takardar fesfo din kasashen.

Sai dai har kawo yanzu kasar Nijar na amfani da tsohon sanfarin fesfon mai dauke da tambarin kungiyar ECOWAS.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata