Hedkwatar tsaron Nijeriya ta bayyana cewa ƙasar na da cikakken ‘yanci da ikon yanke shawara da kanta, musamman a batutuwan tsaro da yaki da ta’addanci.
Wannan martanin na zuwa ne bayan wasu kalaman da Jakadan Turkiyya a Najeriya, Mehmet Poroy, ya furta a Abuja a ranar Talata, inda ya yi zargin cewa wasu mambobin ƙungiyar da gwamnatin Turkiyya ke kiran Fethullah Terrorist Organisation (FETO) na gudanar da ayyukansu a Nkjeriya karkashin sunan makarantu da cibiyoyin lafiya.
Amma yayin wani taron manema labarai a Abuja a ranar Alhamis, Daraktan huldar da jama’a na hedkwatar Manjo Janar Markus Kangye, ya bayyana cewa wannan zargi ba shi da tushe a hukumance a wajen rundunar.
Ya ƙara da cewa Nijeriya ba za ta saurari kowanne irin bayani daga waje ba, muddin bai da tushe a cikin bayanan leƙen asirin ƙasa da take tattarawa.
Nijeriya ba za ta yarda a yi mata katsalandan kan tsaro ba – Martanin hedkwatar tsaro ga Jakadan Turkiyya
Recent Comments
on Gwamnatin Tinubu za ta fara ba da rancen maras kuɗin ruwa ga manoma da masu ƙananan sana’o’i – GEEP
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Jaridar Daily Trust ta gano dalilai uku da suka sa Ganduje ya ajiye mukamin shugabancin APC na kasa
on Peter Obi ya sake jaddada bukatar kafa tsarin wa’adin shekara 5 kacal ga shugaban ƙasa a Najeriya
on Cire tsoffin ‘yan sanda daga daga tsarin Contributory Pension Scheme ya fi karfina – IGP Egbetokun
on Gwamnatin Nijeriya ta ɗage buɗe shafin neman aiki na Immigration, Civil Defence da sauran hukumomi
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An yanke wa ɗan Najeriya hukuncin ɗaurin shekaru 11 a Amurka kan damfara da ta kai dala miliyan 1.3
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An karkatar da Naira Bilyan 71.2 daga cikin Bilyan 100 na bashin dalibai a Nijeriya – Hukumar ICPC
on Gwamna Abba Gida Gida ya zabi tsohon shugaban ma’aikatansa da wasu mutum 5 a matsayin kwamishinoni
on Nijeriya za ta zama jagorar kasuwar halal ta duniya mai jarin Dala bilyan Dubu 7 – Kashim Shettima
