Hukumar Abinci ta Majalisar Ɗinkin Duniya (WFP) ta yi gargaɗin cewa Nijeriya na fuskantar yunwa mafi tsanani cikin kusan shekara goma, yayin da rage tallafin agaji ke ƙara tsananta matsalar rashin abinci mai gina jiki a yankin Arewa maso Gabas.
A cewar WFP, a Jihar Borno kaɗai, kusan mutane 15,000 na fuskantar barazanar ƙarancin abinci mai tsanani, yayin da ake hasashen fiye da yara miliyan 13 a Arewa maso Gabas za su kamu da matsalar rashin abinci mai gina jiki a bana.
Hukumar ta ce rikice-rikice, gudun hijira da matsin tattalin arziki sun daɗe suna haddasa matsalar ƙarancin abinci, amma rage tallafin agaji yanzu ya kai al’umma masu rauni matakin da ba za su iya jurewa ba.
Mataimakiyar daraktar WFP na yankin Yammaci da Tsakiyar Afirka, Sarah Longford, ta ce raguwar kuɗaɗen tallafi da aka samu a shekarar 2025 ya ƙara tsananta yunwa da rashin abinci mai gina jiki a fadin yankin Arewa maso Gabas.
Nijeriya na fuskantar matsananciyar yunwa cikin shekara 10 — Majalisar ɗinkin duniya
Recent Comments
on Gwamnatin Tinubu za ta fara ba da rancen maras kuɗin ruwa ga manoma da masu ƙananan sana’o’i – GEEP
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Jaridar Daily Trust ta gano dalilai uku da suka sa Ganduje ya ajiye mukamin shugabancin APC na kasa
on Peter Obi ya sake jaddada bukatar kafa tsarin wa’adin shekara 5 kacal ga shugaban ƙasa a Najeriya
on Cire tsoffin ‘yan sanda daga daga tsarin Contributory Pension Scheme ya fi karfina – IGP Egbetokun
on Gwamnatin Nijeriya ta ɗage buɗe shafin neman aiki na Immigration, Civil Defence da sauran hukumomi
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An yanke wa ɗan Najeriya hukuncin ɗaurin shekaru 11 a Amurka kan damfara da ta kai dala miliyan 1.3
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An karkatar da Naira Bilyan 71.2 daga cikin Bilyan 100 na bashin dalibai a Nijeriya – Hukumar ICPC
on Gwamna Abba Gida Gida ya zabi tsohon shugaban ma’aikatansa da wasu mutum 5 a matsayin kwamishinoni
on Nijeriya za ta zama jagorar kasuwar halal ta duniya mai jarin Dala bilyan Dubu 7 – Kashim Shettima
