Wednesday, April 8, 2026
HomeLabaraiNLC ta musanta janyewa daga zanga-zangar tsadar rayuwa

NLC ta musanta janyewa daga zanga-zangar tsadar rayuwa

Kungiyar Kwadago ta Najeriya ta musanta rahotannin da ke cewa ta janye daga zanga-zangar da aka shirya yi a fadin kasar domin nuna adawa da tsadarrayuwa, wacce aka shirya yi a ranar 1 ga watan Agusta.

Shugaban kungiyar, Joe Ajaero, ya ce kungiyar ba za ta iya janyewa daga zanga-zangar ba.

Hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwar manema labarai da Ajaero ya sanyawa hannu a ranar Talata mai taken, ‘Kungiyar Kwadago ta Najeriya ba za ta iya janyewa daga zanga-zangar tsadar rayuwaba.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata