Manoman tumatir a jihar Borno sun koka bayan noman da suka shafe kusan watanni biyar suna yi ya lalace cikin sa’o’i 48, sakamakon matsalolin ajiya bayan girbi da faduwar farashi.
Rahotanni sun nuna cewa wasu manoma na rasa kashi 50 cikin 100 ko fiye na amfanin gonarsu, musamman waɗanda suka karɓi rance domin noman rani.
Kamar yadda jaridar Daily Trust ta ruwaito, manyan matsalolin sun haɗa da rashin rumbunan ajiya, rashin ingantattun hanyoyin sufuri, saurin lalacewar tumatir cikin makonni 2 zuwa 3 kacal, da kuma kwari irin su Tuta.
Manoman sun yi kira ga gwamnati da ta gaggauta shiga lamarin ta hanyar kafa masana’antun sarrafa tumatir, domin rage asarar bayan girbi da ceton manoma daga halin ƙuncin da suke ciki.
Noman watanni biyar ya lalace cikin sa’o’i 48 — Koken manoman Tumatur a Borno
Recent Comments
on Gwamnatin Tinubu za ta fara ba da rancen maras kuɗin ruwa ga manoma da masu ƙananan sana’o’i – GEEP
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Jaridar Daily Trust ta gano dalilai uku da suka sa Ganduje ya ajiye mukamin shugabancin APC na kasa
on Peter Obi ya sake jaddada bukatar kafa tsarin wa’adin shekara 5 kacal ga shugaban ƙasa a Najeriya
on Cire tsoffin ‘yan sanda daga daga tsarin Contributory Pension Scheme ya fi karfina – IGP Egbetokun
on Gwamnatin Nijeriya ta ɗage buɗe shafin neman aiki na Immigration, Civil Defence da sauran hukumomi
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An yanke wa ɗan Najeriya hukuncin ɗaurin shekaru 11 a Amurka kan damfara da ta kai dala miliyan 1.3
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An karkatar da Naira Bilyan 71.2 daga cikin Bilyan 100 na bashin dalibai a Nijeriya – Hukumar ICPC
on Gwamna Abba Gida Gida ya zabi tsohon shugaban ma’aikatansa da wasu mutum 5 a matsayin kwamishinoni
on Nijeriya za ta zama jagorar kasuwar halal ta duniya mai jarin Dala bilyan Dubu 7 – Kashim Shettima
