Monday, April 6, 2026
HomeLabaraiNUT za ta karrama Gwamnan Katsina bisa kyautata walwalar malaman makaranta a...

NUT za ta karrama Gwamnan Katsina bisa kyautata walwalar malaman makaranta a jihar

Kungiyar malamai ta Najeriya NUT za ta karrama gwamnan Katsina Dikko Umaru Radda, bisa kyautata walwala da jin dadin malaman makaranta a jihar.

Za a yi taron karramawar ne a bikin ranar malamai ta duniya da za a gudanar a dandalin Eagle Square da ke Abuja.

A cewar kungiyar, Dikko Radda ya bullo da tsare-tsaren da suka taimaka wajen sanya jihar Katsina a gaba-gaba ta bangaren ilimi a Najeriya.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata