Ministan sufurin jiragen sama kuma jigo a gwamnatin Tinubu, Festus Keyamo, ya bayyana cewa dan takarar adawa Peter Obi ba zai iya samun kuri’u sosai a yankin Arewa ba kamar yadda shugaban kasa Bola Tinubu zai iya yi a zaben 2027.
A wata hira da aka yi da shi a shirin Sunday Politics na Channels Television, Keyamo ya ce jam’iyyar APC da shugaban kasa Tinubu na da goyon bayan siyasa da tsari a Arewa wanda zai ba su damar sake samun nasara.
Ya kuma ce sabon kawancen jam’iyyun adawa da aka kafa karkashin jam’iyyar ADC ba zai je ko ina ba saboda rashin farin jinin su a fadin kasar.
Peter Obi ba zai iya samun kuri’un Arewa ba – Inji Festus Keyamo
Recent Comments
on Gwamnatin Tinubu za ta fara ba da rancen maras kuɗin ruwa ga manoma da masu ƙananan sana’o’i – GEEP
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Jaridar Daily Trust ta gano dalilai uku da suka sa Ganduje ya ajiye mukamin shugabancin APC na kasa
on Peter Obi ya sake jaddada bukatar kafa tsarin wa’adin shekara 5 kacal ga shugaban ƙasa a Najeriya
on Cire tsoffin ‘yan sanda daga daga tsarin Contributory Pension Scheme ya fi karfina – IGP Egbetokun
on Gwamnatin Nijeriya ta ɗage buɗe shafin neman aiki na Immigration, Civil Defence da sauran hukumomi
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An yanke wa ɗan Najeriya hukuncin ɗaurin shekaru 11 a Amurka kan damfara da ta kai dala miliyan 1.3
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An karkatar da Naira Bilyan 71.2 daga cikin Bilyan 100 na bashin dalibai a Nijeriya – Hukumar ICPC
on Gwamna Abba Gida Gida ya zabi tsohon shugaban ma’aikatansa da wasu mutum 5 a matsayin kwamishinoni
on Nijeriya za ta zama jagorar kasuwar halal ta duniya mai jarin Dala bilyan Dubu 7 – Kashim Shettima
