Ɗaya daga cikin wadanda suka kafa jam’iyyar PDP, Farfesa Jerry Gana, ya bayyana cewa Peter Obi zai kayar da kowane dan takara a jihohin Arewa matukar ya tsaya takara a karkashin jam’iyyar PDP.
Yayin wata hira da yayi a Arise TV, Farfesa Gana ya ce binciken ra’ayoyin jama’a da ya gudanar ya nuna cewa mutanen Arewa masu adalci ne, kuma suna ganin Peter Obi a matsayin dan takara mai gaskiya da nagarta.
A shekara ta 2022, Peter Obi ya bar jam’iyyar PDP domin tsayawa takarar shugaban kasa a karkashin jam’iyyar Labour Party, inda ya yi fice sosai a zaben 2023.
Farfesa Gana ya kuma tunatar da ’yan Najeriya cewa jam’iyyar PDP ta kafa turba mai kyau tun daga lokacin da ta taimaka wajen dawo da mulkin dimokuradiyya a 1999.
Peter Obi na iya lashe kuri’un Arewacin Nijeriya idan ya koma PDP, in ji Jerry Gana
Recent Comments
on Gwamnatin Tinubu za ta fara ba da rancen maras kuɗin ruwa ga manoma da masu ƙananan sana’o’i – GEEP
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Jaridar Daily Trust ta gano dalilai uku da suka sa Ganduje ya ajiye mukamin shugabancin APC na kasa
on Peter Obi ya sake jaddada bukatar kafa tsarin wa’adin shekara 5 kacal ga shugaban ƙasa a Najeriya
on Cire tsoffin ‘yan sanda daga daga tsarin Contributory Pension Scheme ya fi karfina – IGP Egbetokun
on Gwamnatin Nijeriya ta ɗage buɗe shafin neman aiki na Immigration, Civil Defence da sauran hukumomi
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An yanke wa ɗan Najeriya hukuncin ɗaurin shekaru 11 a Amurka kan damfara da ta kai dala miliyan 1.3
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An karkatar da Naira Bilyan 71.2 daga cikin Bilyan 100 na bashin dalibai a Nijeriya – Hukumar ICPC
on Gwamna Abba Gida Gida ya zabi tsohon shugaban ma’aikatansa da wasu mutum 5 a matsayin kwamishinoni
on Nijeriya za ta zama jagorar kasuwar halal ta duniya mai jarin Dala bilyan Dubu 7 – Kashim Shettima
