DCL Hausa Radio
f DCL HAUSA FACEBOOK
Saturday, April 11, 2026
HomeLabaraiRikicin PDP: Shugabannin jam'iyyar PDP sun jaddada goyon baya ga Gwamnan Rivers,...

Rikicin PDP: Shugabannin jam’iyyar PDP sun jaddada goyon baya ga Gwamnan Rivers, Fubara

Wasu mambobin kwamitin zartarwa na jam’iyyar PDP mai adawa a Nijeriya sun nuna amincewar su da hukuncin kotu na baya bayan nan da ya soke zaben shugabannin jam’iyyar a jihar Rivers.
Shugabannin sun bayyana hakan ne a lokacin da suka ziyarci Gwamna Siminalayi Fubara a fadar gwamnatin jihar dake Fatakwal.
Tawagar shugabannin karkashin jagorancin Sakataren yaɗa labarai na PDP na kasa Debo Ologunagba, sun ce Fubara shine jagoran jam’iyyar a Rivers
RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata