Ministan birnin tarayya Abuja Nyesom Wike, ya bayyana cewa rikicin da ya dabaibaye jam’iyyar adawa ta PDP yanzu ya lafa, sakamakon ficewar wasu manyan jiga-jigan jam’iyyar.
Wike ya bayyana hakan ne a yayin wata tattaunawa da manema labarai a birnin Abuja a ranar Litinin, inda ya tofa albarkacin bakinsa kan ficewar tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar daga jam’iyyar.
Sai dai Wike ya ce duk da cewa an samu sauƙi, har yanzu akwai wasu muhimman matsaloli da ya kamata jam’iyyar ta warware domin samun dawwamammen zaman lafiya.
Tsohon Gwamnan Jihar Ribas ya kuma bayyana wasu sharudda da, in aka cika su, za su taimaka wajen dawo da cikakken zaman lafiya a jam’iyyar, ciki har da buƙatar tabbatar da sahihancin zaɓen shugabancin jam’iyyar na yankin Kudu maso Kudu.
Rikicin PDP ya lafa yanzu, amma akwai sauran gyara, Inji Nyesom Wike
Recent Comments
on Gwamnatin Tinubu za ta fara ba da rancen maras kuɗin ruwa ga manoma da masu ƙananan sana’o’i – GEEP
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Jaridar Daily Trust ta gano dalilai uku da suka sa Ganduje ya ajiye mukamin shugabancin APC na kasa
on Peter Obi ya sake jaddada bukatar kafa tsarin wa’adin shekara 5 kacal ga shugaban ƙasa a Najeriya
on Cire tsoffin ‘yan sanda daga daga tsarin Contributory Pension Scheme ya fi karfina – IGP Egbetokun
on Gwamnatin Nijeriya ta ɗage buɗe shafin neman aiki na Immigration, Civil Defence da sauran hukumomi
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An yanke wa ɗan Najeriya hukuncin ɗaurin shekaru 11 a Amurka kan damfara da ta kai dala miliyan 1.3
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An karkatar da Naira Bilyan 71.2 daga cikin Bilyan 100 na bashin dalibai a Nijeriya – Hukumar ICPC
on Gwamna Abba Gida Gida ya zabi tsohon shugaban ma’aikatansa da wasu mutum 5 a matsayin kwamishinoni
on Nijeriya za ta zama jagorar kasuwar halal ta duniya mai jarin Dala bilyan Dubu 7 – Kashim Shettima
