Wednesday, April 8, 2026
HomeLabaraiRundunar sojin saman Nijeriya ta gyara wani jirgi da lalace tsawon ...

Rundunar sojin saman Nijeriya ta gyara wani jirgi da lalace tsawon shekaru 23 da suka wuce

Injiniyoyi da kuma jami’an rundunar sojin saman Nijeriya sun gyara wani jirgin yaki da ya lalace shekara 23 da su ka gabata.
Wannan nasarar ta biyo bayan kokarin da rundunar ke yi na ganin cewa horon da take yi wa injiniyoyi da kuma jami’anta.
A cewar mai magana da yawun rundunar, an gudanar da aikin ne daga watan Yuni zuwa Disamba 2024, kuma tun a shekarar 2001 jirgin yake ajiye a Kaduna.
RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata