Monday, April 6, 2026
HomeLabaraiSanata Adams Oshiomhole ya buƙaci gwamnatin Tinubu ta garƙame duk wanda ya...

Sanata Adams Oshiomhole ya buƙaci gwamnatin Tinubu ta garƙame duk wanda ya ƙi biyan haraji

Sojojin da suka yi juyin mulki a Guinea-Bissau sun ce za a gudanar shugaban ƙasa a ranar 6 ga Disambar 2026, bayan da suka kifar da tsohon shugaban ƙasar, Umaro Sissoco Embalo, a ƙarshen 2025.

Kafar yada labarai ta Al Jazeera ta rawaito cewa shugaban mulkin sojin ƙasar, Manjo-Janar Horta Inta-a, ya sanar da hakan ne a wata doka da aka sanar a ranar Laraba, inda ya ce an cika dukkan sharuddan gudanar da zaɓen cikin ‘yanci, adalci da gaskiya.

Rahoton ya bayyana cewa juyin mulkin da ya faru a watan Nuwamba ya kawar da Embalo, tare da naɗa Horta Inta-a don jagorantar gwamnatin na tsawon shekara guda.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata