Tuesday, April 7, 2026
HomeWasanniShekaru 29 kenan da Nijeriya ta lashe gasar Olympics ta Atlanta a...

Shekaru 29 kenan da Nijeriya ta lashe gasar Olympics ta Atlanta a shekarar 1996

Tuna baya: a rana irin ta yau a shekarar 1996, Nijeriya ta lashe zinariya a gasar Olympics wadda aka gudanar a birnin Atlanta

A ranar 3 ga Agusta, 1996, ƙasar Najeriya ta kafa tarihi, bayan da ƴan wasan ƙwallon ƙafarta suka doke Argentina da ci 3-2, suka lashe zinariyar Olympics a gasar Atlanta.

Wannan ya zo ne bayan sun doke Brazil a wasan kusa da na ƙarshe ranar 31 ga Yuli.

Ƙungiyar ta U-23 wacce aka fi sani da Dream Team, ta ‘yan kasa da shekaru 23 ta shigar da Najeriya cikin kundin tarihi a matsayi na farko a Afirka da ta taɓa lashe zinariyar Olympics a kwallon ƙafa

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata