Sunday, April 5, 2026
HomeLabaraiShugaba Tinubu zai yi jawabi kai tsaye ga 'yan Nijeriya albarkacin ranar...

Shugaba Tinubu zai yi jawabi kai tsaye ga ‘yan Nijeriya albarkacin ranar dimukraɗiyya a gobe Alhamis

Kwamitin shirya bikin ranar dimokuradiyya ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar ranar Laraba.

Daraktan yada labarai da hulda da jama’a na kwamitin, ya ce Tinubu zai halarci zaman hadaka na majalisun dokokin kasar a ranar Alhamis.

Sai dai Adeoye ya ce ba za a yi Fareti ba kamar yadda aka saba a ranar dimokradiyya, sai dai za a gudanar da lakca kan bikin ranar dimokuradiyya a fadar shugaban kasa dake Villa.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata