Tuesday, April 7, 2026
HomeKetareShugaban kasar Congo mai shekaru 82 zai sake tsayawa takara

Shugaban kasar Congo mai shekaru 82 zai sake tsayawa takara

Shugaban Jamhuriyar Congo, Denis Sassou Nguesso, ya bayyana cewa zai sake tsayawa takara a zaben shugaban ƙasa da za ayi 15 ga Maris.

A yanzu dai yana da shekaru 82, kuma ya jagoranci ƙasar mai arzikin man fetur na tsawon shekaru 42, wanda ya zama ɗaya daga cikin shugabannin Afirka da suka dade a kan mulki bayan Paul Biya na Cameroon da Teodoro Obiang Nguema Mbasogo na Equatorial Guinea.

Sassou Nguesso ya yi wannan sanarwar ne gaban dimbin al’umma a karamar hukumar Ignie, inda ya yi alkawarin inganta tsaron abinci da tallafawa matasa.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata