Sunday, April 5, 2026
HomeLabaraiShugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ya na ganawar sirri shugabar Kungiyar Kasuwanci...

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ya na ganawar sirri shugabar Kungiyar Kasuwanci ta Duniya Ngozi Okonjo-Iweala a fadarsa dake Villa a Abuja

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu ya karɓi bakuncin Ngozi Okonjo-Iweala a Fadarsa dake Abuja a ranar Alhamis.

Tinubu da Okonjo-Iweala sun shiga tattauna kan batutuwan cinikayya masu muhimmanci ga ƙasa da nahiyar Afrika da ma duniya baki ɗaya.

Tattaunawar shugaba Tinubu da Okonjo-Iweala ya zo ne makonni biyu kafin karewar wa’adinta na farko a ranar 31 ga watan Agustan nan na 2025, kafin ta fara wa’adinta na biyu a ranar 1 ga Satumba, 2025.

Okonjo-Iweala ta kafa tarihi a shekarar 2021 a matsayin ‘yar Afirka ta farko kuma mace ta farko da ta shugabanci Kungiyar ta kasuwanci ta Duniya WTO.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata