Monday, April 6, 2026
HomeLabaraiSojin Nijar sun yanke wa sojojin Faransa ruwa da lantarki a Yamai

Sojin Nijar sun yanke wa sojojin Faransa ruwa da lantarki a Yamai

https://drive.google.com/uc?export=view&id=1Vg90jqgkYLpik-nyZdUj2n4ZsY0ZxeAx
Gwamnatin Janar Abdourahmane Chiani ta yanke wa sojojin Faransa da ke Nijar ruwa da wutar lantarki.
Rahotanni sun ce masu juyin mulkin sun katse kai wa sojojin wadannan abubuwa a kananan ofisoshin jakadancin Faransa da ke Damagaram, Tera, Oualam, Ayorou, Dosso, Niamey da Filingue.
Hakan na zuwa ne yan kwanaki bayan da sojojin na Nijar suka janye jakadan kasar da ke Faransa. 
RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata