Monday, April 6, 2026
HomeWasanniSuper Eagles ta fara farfado da burinta na zuwa gasar cin kofin...

Super Eagles ta fara farfado da burinta na zuwa gasar cin kofin duniya ta 2026

Hukumar kwallon kafar Nijeriya ta fara dawo da burin zuwa gasar cin kofin duniya ta 2026
Hukumar Ƙwallon Ƙafa ta Najeriya (NFF) ta shigar da ƙorafi kan zargin tawagar DR Congo
da coge a ‘yan wasan da ta yi wasannin share fagen Kofin Duniya na 2026 da su.
NFF ta ce wasu ‘yan wasan da suka sauya ƙasa na riƙe da shaidar ƙasa biyu, abin da kundin tsarin mulkin DR Congo bai yarda da shi ba.
Lamarin da wasu ke tunanin ya iya sake buɗe wa Super Eagles hanyar zuwa gasar da za a yi a Amurka, Kanada da Mexico.
RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata