DCL Hausa Radio
Kaitsaye
HomeTagsWike

Wike

INEC ta shiga tsakani kan rikicin shugabanci a PDP

Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Nijeriya (INEC) ta shiga tsakani kan rikicin shugabancin PDP, inda ta gayyaci bangarorin jam’iyyar biyu zuwa hedikwatarta da...

Wike ya soke lasisin iznin mallakar filayen Ganduje, Sule Lamido, Patience Jonathan, Iyabo Obasanjo da karin wasu mutane

Fitattun sunayen da jaridar PREMIUM TIMES ta gani a jerin waɗanda Ministan na Abuja Nyesom Wike ya soke lasiain mallakar filayen na su, sun...

Jam’iyyar PDP ta kori su Wike daga cikinta

Jam'iyyar PDP mai hamayya a Nijeriya ta bayyana korar ministan birnin Abuja Nyesom Wike da wasu 'ya'yanta daga cikinta. Tsohon mataimakin shugaban jam'iyyar na yankin...

Gwamnonin da suka sha suka ta yanzu sun koma jam’iyyar APC – Ministan Abuja Wike

Ministan birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya ce ficewar wasu gwamnonin jam’iyyar adawa ta PDP zuwa jam’iyyar APC ta tabbatar da goyon bayansa ga...

Ina da son kudi sosai – Wike

Ministan Abuja, babban birnin tarayyar Nijeriya Nyesom Wike, ya kare salon rayuwarsa da kuma mallakar motar alfarma ta Rolls Royce, yana mai jaddada cewa...

Ba daga gidan matalauta na fito ba, a cewar Wike

Ministan Abuja babban birnin tarayyar Nijeriya Nyesom Wike, ya bayyana cewa yana da kudi tun kafin ya shiga siyasa. Ya ce, sabanin wanda ya gada,...

PDP ba ta shirya cin zaben 2027 ba – Nyesoma Wike

Ministan babban birnin Abuja Nyesom Wike, ya bayyana cewa jam’iyyar PDP ba ta shirya cin zaben 2027 ba, kuma ba ta da wani kyakkyawan...

Nyesom Wike ya goyi bayan matakin Shugaba Tinubu na sanya dokar ta baci a Rivers

Ministan babban birnin Abuja Nyesom Wike, ya goyi bayan matakin ayyana dokar ta-baci a jihar Ribas, da Shugaban Bola Tinubu yana mai cewa ya...

Most Popular

spot_img