Sunday, April 5, 2026
HomeLabaraiTalauci na ci gaba da kassara mutanen karkara a Nijeriya - Bankin...

Talauci na ci gaba da kassara mutanen karkara a Nijeriya – Bankin Duniya

Bankin Duniya ya nuna damuwa kan karuwar talauci a Nijeriya, inda ya ce kashi 75.5 na mazauna karkara suna rayuwa a kangin talauci.

Bankin Duniya ya bayyana hakan ne a cikin sabon rahoto na baya-bayan nan na watan Afrilun 2025.

A cikin wani rahoton da kafar Africa’s Pulse ta fitar, biyo bayan taron asusun ba da lamuni na duniya IMF da bankin duniya da ya gudana a Amurka, ta bayyana da dama daga cikin ‘yan Nijeriya za su fada cikin talauci a cikin shekaru biyar masu zuwa.

Rahoton na Bankin Duniya ya bayyana mummunan halin da ake ciki na talauci a kasar, sakamakon tabarbarewar tattalin arziki da rashin daidaito tsakanin mazauna karkara.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata