Monday, April 6, 2026
HomeLabaraiTinubu ya jaddada wa Amurka kudurin kafa 'yansandan jihohi a Nijeriya

Tinubu ya jaddada wa Amurka kudurin kafa ‘yansandan jihohi a Nijeriya

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ya sake jaddada kudurinsa na kafa ‘yansandan jihohi a Nijeriya, yana mai cewa ya shaida hakan ga Amurka da sauran kawayen Nijeriya na Turai.

 

Shugaban ya bayyana haka ne a yayin taron jam’iyyar APC a Abuja, inda ya nanata bukatar gwamnoni su sakar wa kananan hukumomi ‘yancinsu na kashe kudade.

 

Tinubu ya ce wajibi ne a samar da jami’an don tabbatar da tsaron cikin gida da kuma inganta shugabanci, kamar yadda jaridar Punch ta ruwaito.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata