Monday, April 6, 2026
HomeLabaraiTinubu ya nada sabbin ministoci biyu

Tinubu ya nada sabbin ministoci biyu

https://drive.google.com/uc?export=view&id=1Oklk4-i2wqrZ-3332VbCttNLkNX4GCRu
Ministocin sune Dr. Jamila Bio Ibrahim daga jihar Kwara wadda aka bai wa mukamin babbar ministar kula da harkokin matasa da wasanni. Sai dai Ayodele Olawande da Shugaba Tinubu ya nada karamin minista a ma’aikatar kula da matasan ta Nijeriya.

https://drive.google.com/uc?export=view&id=1eO3vxzhLxHYiiHZTI_uXG4SNXdYRhfiO
Dr. Jamila Ibrahim 
Jaridar DailyTrust ta ruwaito fadar shugaban Nijeriya a cikin wata sanarwa na cewa Shugaba Tinubu ya tura da sunayensu ga Majalisar Dattawa domin tabbatar da su.
RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata