Monday, April 6, 2026
HomeLabaraiTinubu ya yi watsi da kasafin kudin kidaya na N942bn

Tinubu ya yi watsi da kasafin kudin kidaya na N942bn

Shugaba Tinubu ya yi watsi da kudirin hukumar kidaya a Nijeriya da ta gabatar na Naira biliyan 942 wanda zata gudanar da aikin kidayar gidaje da na jama’a a fadin kasar.

Jaridar Punch ta rawaito wata majiya mai tushe ta ce an tattauna tsakanin shugaba Tinubu da manyan jami’an hukumar a ranar Litinin, 24 ga watan Fabrairu na 2025, ta bayyana cewa Tinubu ya bukaci da a rage yawan kudaden tare da sanyo da matasa masu yi wa kasa hidima domin su gudanar da aikin.
RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata