Shugaban kasa Bola Tinubu ya amince da bayar da tallafin karatu ga daliban kungiyar kasashen gabashin Karebiyan OECS don yin karatu a jami’o’in Najeriya, daga shekara mai zuwa.
A yayin wani taron manema labarai na hadin gwiwa a Gros Islet a ranar Litinin tare da Firayim Ministan Saint Lucian Philip J. Pierre, Shugaba Tinubu ya ce tuni aka fara shirin kuma za a aiwatar da shi a karkashin wani kwamitin hadin gwiwa tsakanin Najeriya da kasashe mambobin kungiyar OECS.
Ya kuma tabbatar da cewa suna ci gaba da tattaunawa kan bai wa jami’an diflomasiyya daga kasashen OECS izinin shiga Nijeriya ba tare da biza ba.
Tinubu zai ba da tallafin karatu a Nijeriya ga daliban yankin Karebiyan
Recent Comments
on Gwamnatin Tinubu za ta fara ba da rancen maras kuɗin ruwa ga manoma da masu ƙananan sana’o’i – GEEP
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Jaridar Daily Trust ta gano dalilai uku da suka sa Ganduje ya ajiye mukamin shugabancin APC na kasa
on Peter Obi ya sake jaddada bukatar kafa tsarin wa’adin shekara 5 kacal ga shugaban ƙasa a Najeriya
on Cire tsoffin ‘yan sanda daga daga tsarin Contributory Pension Scheme ya fi karfina – IGP Egbetokun
on Gwamnatin Nijeriya ta ɗage buɗe shafin neman aiki na Immigration, Civil Defence da sauran hukumomi
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An yanke wa ɗan Najeriya hukuncin ɗaurin shekaru 11 a Amurka kan damfara da ta kai dala miliyan 1.3
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An karkatar da Naira Bilyan 71.2 daga cikin Bilyan 100 na bashin dalibai a Nijeriya – Hukumar ICPC
on Gwamna Abba Gida Gida ya zabi tsohon shugaban ma’aikatansa da wasu mutum 5 a matsayin kwamishinoni
on Nijeriya za ta zama jagorar kasuwar halal ta duniya mai jarin Dala bilyan Dubu 7 – Kashim Shettima
