Sunday, April 5, 2026
HomeKetareTrump ya dauki matakin hana kwace kudaden Venezuela daga asusun Amurka

Trump ya dauki matakin hana kwace kudaden Venezuela daga asusun Amurka

Shugaban kasar Amurka Donald Trump ya rattaba hannu kan wani umarni na musamman ‘Executice Order’ da ke nufin hana kotuna ko masu bin bashi kwace kudaden shiga daga sayar da man fetur na Venezuela da ke cikin asusun Ma’aikatar Kuɗi ta Amurka, in ji Fadar White House.

 

Umarnin dai ya yi nuni da cewa matakin zai taimaka wa kasar Venezuela wajen samar da tsaro, zaman lafiya da kwanciyar hankali mai dorewa kamar yadda kamfanin dillancin labarai na Reuters ya ruwaito.

 

Wannan ya zo ne kasa da mako guda bayan da sojojin Amurka suka kutsa birnin Caracas tare da yin awon gaba da shugaban Venezuela Nicolas Maduro.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata