Monday, April 6, 2026
HomeKetareTrump ya haramta wa al'ummar Nijar bizar shiga Amurka

Trump ya haramta wa al’ummar Nijar bizar shiga Amurka

Shugaban Amurka Donald Trump ya faɗaɗa haramcin shiga Amurka, inda aka hana karin ‘yan ƙasashe biyar.
Fadar White House ta ce an ɗauki wannan mataki ne don kare tsaron Amurka, kuma dokar za ta fara aiki daga ranar 1 ga Janairu.
Cikakken haramcin shiga ƙasar zai shafi ‘yan Burkina Faso, Mali, Nijar, Sudan ta Kudu da Syria.
RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata