Wasu tsoffin sojojin Nijeriya da suka ajiye aikin soja da yardarsu sun gudanar da zanga-zanga a gaban hedikwatar ma’aikatar kuɗi ta kasa a Abuja a ranar Litinin, inda suka rufe babbar ƙofar shiga ginin.
Zanga-zangar, wadda ta fara misalin ƙarfe 10:15 na safe, ta samu halartar jami’an tsaro da dama daga ɓangarorin sojoji, ‘yan sanda da kuma Hukumar DSS, domin hana barkewar rikici da kare dukiyoyin gwamnati.
Yayin da yake magana da Daily Trust, ɗaya daga cikin jagororin masu zanga-zangar, Staff Sergeant Simon Ipwu, ya bayyana cewa rashin biyan su kuɗaɗen alawus na ajiye aiki da inshora ne manyan dalilan da suka tilasta musu fita zanga-zanga.
Ya ce sun gaji da alkawuran gwamnati, kuma suna buƙatar a biya su hakkokinsu domin su rayu cikin mutunci.
Tsoffin sojoji sun mamaye hedikwatar ma’aikatar kuɗi a Abuja
Recent Comments
on Gwamnatin Tinubu za ta fara ba da rancen maras kuɗin ruwa ga manoma da masu ƙananan sana’o’i – GEEP
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Jaridar Daily Trust ta gano dalilai uku da suka sa Ganduje ya ajiye mukamin shugabancin APC na kasa
on Peter Obi ya sake jaddada bukatar kafa tsarin wa’adin shekara 5 kacal ga shugaban ƙasa a Najeriya
on Cire tsoffin ‘yan sanda daga daga tsarin Contributory Pension Scheme ya fi karfina – IGP Egbetokun
on Gwamnatin Nijeriya ta ɗage buɗe shafin neman aiki na Immigration, Civil Defence da sauran hukumomi
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An yanke wa ɗan Najeriya hukuncin ɗaurin shekaru 11 a Amurka kan damfara da ta kai dala miliyan 1.3
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An karkatar da Naira Bilyan 71.2 daga cikin Bilyan 100 na bashin dalibai a Nijeriya – Hukumar ICPC
on Gwamna Abba Gida Gida ya zabi tsohon shugaban ma’aikatansa da wasu mutum 5 a matsayin kwamishinoni
on Nijeriya za ta zama jagorar kasuwar halal ta duniya mai jarin Dala bilyan Dubu 7 – Kashim Shettima
