Jigo a jam’iyyar PDP, Cif Bode George, ya bayyana cewa mutanen da suka haifar da rikicin cikin gida a jam’iyyar su ne ke barin jam’iyyar yanzu, yana mai nuni da ficewar tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar a 2023, Atiku Abubakar, da Dele Momodu, wanda shima ya fice daga jam’iyyar a ranar Alhamis.
Cif Bode George ya bayyana hakan ne yayin wata hira da aka yi da shi a shirin Politics Today na Channels TV a ranar Alhamis.
Yayin da yake mayar da martani kan ko PDP za ta iya tsayawa da ƙafafunta bayan ficewar fitattun mutane kamar Atiku da Dele Momodu.
Ya kuma bayyana cewa jam’iyyar PDP za ta koma kan turbar da ta dace bayan taron kwamitin zartarwa na ƙasa (NEC) da aka shirya gudanarwa mako mai zuwa.
Waɗanda suka kitsa rikicin gida a PDP ne ke ta ficewa, in ji Bode George
Recent Comments
on Gwamnatin Tinubu za ta fara ba da rancen maras kuɗin ruwa ga manoma da masu ƙananan sana’o’i – GEEP
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Jaridar Daily Trust ta gano dalilai uku da suka sa Ganduje ya ajiye mukamin shugabancin APC na kasa
on Peter Obi ya sake jaddada bukatar kafa tsarin wa’adin shekara 5 kacal ga shugaban ƙasa a Najeriya
on Cire tsoffin ‘yan sanda daga daga tsarin Contributory Pension Scheme ya fi karfina – IGP Egbetokun
on Gwamnatin Nijeriya ta ɗage buɗe shafin neman aiki na Immigration, Civil Defence da sauran hukumomi
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An yanke wa ɗan Najeriya hukuncin ɗaurin shekaru 11 a Amurka kan damfara da ta kai dala miliyan 1.3
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An karkatar da Naira Bilyan 71.2 daga cikin Bilyan 100 na bashin dalibai a Nijeriya – Hukumar ICPC
on Gwamna Abba Gida Gida ya zabi tsohon shugaban ma’aikatansa da wasu mutum 5 a matsayin kwamishinoni
on Nijeriya za ta zama jagorar kasuwar halal ta duniya mai jarin Dala bilyan Dubu 7 – Kashim Shettima
