Monday, April 6, 2026
HomeLabaraiWike ya ba ƴan kwangila kwanaki 3 su kwashe sharar Abuja ko...

Wike ya ba ƴan kwangila kwanaki 3 su kwashe sharar Abuja ko ya kwace aikin hannunsu

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya bai wa kwangiloli kwanaki uku su kammala share shara a garuruwan Abuja ko kuma fuskantar dakatar da kwangilarsu.

Wike ya bayar da wannan gargadi ne bayan ziyarar duba ayyukan hanyoyi a Karu, Bwari, Kubwa da hanyar Apo–Karshi a Abuja ranar Juma’a.

Ministan ya nuna damuwa kan tarin shara da ke ƙaruwa a gefen hanyar Orozo–Apo–Karshi yayin ziyarar.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttps://dclhausa.com
Ukashatu Wakili, Mataimakin Manajan Edita kuma Mai Kula da Shirin Koyon Sanin Makamar Aiki ne a DCL Hausa. A matsayinsa na ƙwararren ɗan jarida yana tsara ayyukan rediyo da kafafen sada zumunta, fassarar labarai, da tabbatar da sahihancin bayanai. Yana jagorantar shirin horaswa ga masu koyon aiki tare da kula da ingancin rubuce-rubuce da shirye-shiryen gidan jaridar.
RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata