Monday, April 6, 2026
HomeLabaraiYa kamata Nijeriya ta farka daga barcin da take yi saboda barazanar...

Ya kamata Nijeriya ta farka daga barcin da take yi saboda barazanar da Trump ya yi mata – Bishop Kukah

Shugaban Cocin Katolika a Sokoto Archbishop Matthew Kukah ya bayyana cewa barazanar Shugaban Amurka Donald Trump kan yiwuwar kai harin ga Nijeriya a matsayin nuni ga kasar da ta farka daga baccin da take yi.

Da yake jawabi a wajen bikin cika shekaru 60 da haihuwa na Dr. Reuben Abati a Legas, Bishop Kukah ya lokaci ya yi da Nijeriya za ta tashi daga dogon barcin da ke yi, ta sake ginuwa da gaskiya da kishin kasa.

A makon da ya gabata ne Shugaba Trump na Amurka ya yi ikirarin cewa ana cin zarafin Kiristoci a Nijeriya, yana kuma barazanar daukar matakan soja da ci-re tallafin da Amurka ke bai wa kasar.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata