Monday, April 6, 2026
HomeLabarai'Yan APC kawai jam'iyyar za ta ba mukamai bayan zaben 2027 -...

‘Yan APC kawai jam’iyyar za ta ba mukamai bayan zaben 2027 – Nentawe Yilwatda

Shugaban jam’iyyar APC na Nijeriya Farfesa Nentawe Yilwatda ya bayyana cewa ba za su bai wa duk wanda ba dan jam’iyya mukami ba bayan zaben 2027.

Farfesa Nentawe ya fadi haka ne a Abuja, inda ya jaddada cewa wajibi ne kowane mai mukami ya zama mai biyayya ko kuma aiki da jam’iyyar da ta ba shi matsayin.

A cewar sa, babu maganar bai wa kwararru ko wasu masana mukamai a jam’iyyar, yana mai dogaro da cewa a bisa tsarin siyasa ake tafiya, kamar yadda Daily Trust ta ruwaito.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata