Monday, April 6, 2026
HomeLabarai‘Yan sandan Nijeriya sun bukaci Sowore ya bayyana a ofishinsa bisa zargin...

‘Yan sandan Nijeriya sun bukaci Sowore ya bayyana a ofishinsa bisa zargin sa da hannu wajen aikata laifi

Omoyele Sowore ya ce zai amsa gayyatar ‘yan sandan Nijeriya, duk da cewa ya san wani kokari ne ake na toshe muryarsa.

Fitaccen ɗan gwagwarmaya Omoyele Sowore, ya bayyana cewa Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta sake gayyatar sa zuwa hedkwatar rundunar da ke Abuja kan zargin yin “jabun takardu da tayar da hankalin jama’a.”

A wani sako da ya wallafa a shafinsa na Facebook, Sowore ya bayyana gayyatar a matsayin wani sabon yunkuri daga IGP Kayode Egbetokun, wanda ya ce ba zai iya jure matsin lamba daga talakawa da ‘yan gwagwarmaya ba.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttps://dclhausa.com
Ukashatu Wakili, Mataimakin Manajan Edita kuma Mai Kula da Shirin Koyon Sanin Makamar Aiki ne a DCL Hausa. A matsayinsa na ƙwararren ɗan jarida yana tsara ayyukan rediyo da kafafen sada zumunta, fassarar labarai, da tabbatar da sahihancin bayanai. Yana jagorantar shirin horaswa ga masu koyon aiki tare da kula da ingancin rubuce-rubuce da shirye-shiryen gidan jaridar.
RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata