Omoyele Sowore ya ce zai amsa gayyatar ‘yan sandan Nijeriya, duk da cewa ya san wani kokari ne ake na toshe muryarsa.
Fitaccen ɗan gwagwarmaya Omoyele Sowore, ya bayyana cewa Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta sake gayyatar sa zuwa hedkwatar rundunar da ke Abuja kan zargin yin “jabun takardu da tayar da hankalin jama’a.”
A wani sako da ya wallafa a shafinsa na Facebook, Sowore ya bayyana gayyatar a matsayin wani sabon yunkuri daga IGP Kayode Egbetokun, wanda ya ce ba zai iya jure matsin lamba daga talakawa da ‘yan gwagwarmaya ba.
‘Yan sandan Nijeriya sun bukaci Sowore ya bayyana a ofishinsa bisa zargin sa da hannu wajen aikata laifi
Recent Comments
on Gwamnatin Tinubu za ta fara ba da rancen maras kuɗin ruwa ga manoma da masu ƙananan sana’o’i – GEEP
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Jaridar Daily Trust ta gano dalilai uku da suka sa Ganduje ya ajiye mukamin shugabancin APC na kasa
on Peter Obi ya sake jaddada bukatar kafa tsarin wa’adin shekara 5 kacal ga shugaban ƙasa a Najeriya
on Cire tsoffin ‘yan sanda daga daga tsarin Contributory Pension Scheme ya fi karfina – IGP Egbetokun
on Gwamnatin Nijeriya ta ɗage buɗe shafin neman aiki na Immigration, Civil Defence da sauran hukumomi
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An yanke wa ɗan Najeriya hukuncin ɗaurin shekaru 11 a Amurka kan damfara da ta kai dala miliyan 1.3
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An karkatar da Naira Bilyan 71.2 daga cikin Bilyan 100 na bashin dalibai a Nijeriya – Hukumar ICPC
on Gwamna Abba Gida Gida ya zabi tsohon shugaban ma’aikatansa da wasu mutum 5 a matsayin kwamishinoni
on Nijeriya za ta zama jagorar kasuwar halal ta duniya mai jarin Dala bilyan Dubu 7 – Kashim Shettima
