Tsohon dan majalisar dattawa Dino Melaye, ya bayyana cewa matsin tattalin arziki da yunwa a Nijeriya na kara muni, yana mai cewa mutane da dama sun kasa samun abincin da za su ci kullum.
A wata hira da aka yi da shi a gidan talabijin na Channels TV ranar Juma’a, Melaye ya ce halin da ‘yan Najeriya ke ciki karkashin gwamnatin Bola Ahmed Tinubu bai taɓa faruwa ba a baya.
Melaye, wanda ya wakilci mazabar Kogi ta Yamma, ya bayyana cewa gwamnatin APC ba ta iya jagoranci ba domin har yanzu ta kasa sanya kwanciyar hankali ko nemo mafita ga matsalolin kasar.
Yunwa ta sa ‘yan Nijeriya na neman abinci hannu-baka-hannu-kwarya – Dino Melaye
Recent Comments
on Gwamnatin Tinubu za ta fara ba da rancen maras kuɗin ruwa ga manoma da masu ƙananan sana’o’i – GEEP
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Jaridar Daily Trust ta gano dalilai uku da suka sa Ganduje ya ajiye mukamin shugabancin APC na kasa
on Peter Obi ya sake jaddada bukatar kafa tsarin wa’adin shekara 5 kacal ga shugaban ƙasa a Najeriya
on Cire tsoffin ‘yan sanda daga daga tsarin Contributory Pension Scheme ya fi karfina – IGP Egbetokun
on Gwamnatin Nijeriya ta ɗage buɗe shafin neman aiki na Immigration, Civil Defence da sauran hukumomi
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An yanke wa ɗan Najeriya hukuncin ɗaurin shekaru 11 a Amurka kan damfara da ta kai dala miliyan 1.3
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An karkatar da Naira Bilyan 71.2 daga cikin Bilyan 100 na bashin dalibai a Nijeriya – Hukumar ICPC
on Gwamna Abba Gida Gida ya zabi tsohon shugaban ma’aikatansa da wasu mutum 5 a matsayin kwamishinoni
on Nijeriya za ta zama jagorar kasuwar halal ta duniya mai jarin Dala bilyan Dubu 7 – Kashim Shettima
