Tuesday, April 7, 2026
HomeLabaraiZa a samu matsalar ruwan sha ta sati biyu a Abuja 

Za a samu matsalar ruwan sha ta sati biyu a Abuja 

Hukumar kula da ruwa ta babban birnin tarayya Abuja ta sanar da cewa za a samu tsakon samar da ruwan sha a babban birnin tarayya nan da makwanni biyu masu zuwa.

A sanarwar da hukumar ta fitar, ta bayyana cewa za a fuskanci matsalar samar da ruwa a tsakiyar birnin da kuma bayan gari ne sakamakon aiki gyaran madatsar ruwa ta gundumar Usuma.

Hukumar ta ce aikin na gyare-gyaren zai bada damar hada na’urorin da lantarki wadanda ke taimakawa wajen samar da ruwan.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttps://dclhausa.com
Ukashatu Wakili, Mataimakin Manajan Edita kuma Mai Kula da Shirin Koyon Sanin Makamar Aiki ne a DCL Hausa. A matsayinsa na ƙwararren ɗan jarida yana tsara ayyukan rediyo da kafafen sada zumunta, fassarar labarai, da tabbatar da sahihancin bayanai. Yana jagorantar shirin horaswa ga masu koyon aiki tare da kula da ingancin rubuce-rubuce da shirye-shiryen gidan jaridar.
RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata