Monday, April 6, 2026
HomeLabaraiZan fi so Arsenal ta dauki gasar Firimiyar kasar Ingila maimakon kungiyar...

Zan fi so Arsenal ta dauki gasar Firimiyar kasar Ingila maimakon kungiyar Manchester City – Wayne Rooney

Tsohon kyaftin ɗin kungiya Manchester United, Wayne Rooney, ya bayyana cewa zai fi so ya ga Arsenal ta lashe kofin Premier League a bana, maimakon Manchester City ko Liverpool.

Ya ce dangantakarsa da tsohuwar ƙungiyarsa ta Manchester United na shafar wannan ra’ayi, musamman idan aka kwatanta da Liverpool.

Rooney ya amince da irin nasarar da Man City ke yi a ƙarƙashin jagorancin Pep Guardiola, amma ya nuna cewa gasar kakar nan na da matuƙar tsauri, kuma wasannin da za su haɗu da manyan ƙungiyoyin musamman idan Arsenal da Man City suka haɗu a gasar UEFA Champions League za su taka muhimmiyar rawa wajen tantance wanda zai ɗaga kofin.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata