Sunday, April 5, 2026
HomeSiyasaƘungiyar kwadago ta Nijeriya ta buƙaci gwamnati ta rage haraji

Ƙungiyar kwadago ta Nijeriya ta buƙaci gwamnati ta rage haraji

Ƙungiyar kwadago ta Nijeriya ta buƙaci gwamnati ta rage haraji bayan tashin farashin ma

Ƙungiyar ƙwadago ta ƙasa NLC, ta buƙaci gwamnatin tarayya ta samar da matakan rage raɗaɗin rayuwa ga ma’aikata bayan tashin farashin fetur da aka samu a ƙasar.

Shugaban ƙungiyar, Joe Ajaero, ya bayyana hakan a cikin wata sanarwa inda ya ce tashin farashin mai ya ƙara tsananta wahalar tattalin arziki da ke addabar ma’aikata da sauran ‘yan ƙasa.

NLC ta buƙaci gwamnati ta bayar da alawus da zai saukaka wa yan kasa da kuma ƙarin albashi na wucin gadi ga ma’aikata, tare da rage wasu haraje-haraje musamman ga masu ƙaramin albashi domin rage wahalar rayuwa.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata