Kididdiga ta nuna cewa fiye da mutum miliyan 1.4 da ke zaune a sansanonin ‘yan gudun hijira a yankin Arewa maso Gabas na Nijeriya ke fuskantar barazanar yunwa sakamakon janyewar tallafin agaji daga Majalisar Ɗinkin Duniya.
Rahoton Cadre Harmonisé, wanda gwamnatin Najeriya tare da hadin gwiwar FAO, WFP, da sauran kungiyoyin kasa da kasa suka fitar, ya yi hasashen cewa mutane miliyan 33.1 za su shiga matsanancin rashin abinci tsakanin watan Yuni zuwa Agusta 2025, kamar yadda jaridar Daily Trust ta ruwaito.
Saboda haka, jimillar ‘yan Najeriya da ke fuskantar barazanar yunwa ta haura zuwa miliyan 34.7, adadi mafi girma a cikin shekaru da dama, inda akasarin su ke zaune a jihohin Borno, Yobe da Adamawa, wuraren da rikicin Boko Haram da sauran hare-haren tsaro suka addaba tsawon shekaru.
Ƴan Nijeriya miliyan 34 ke fuskantar barazanar yunwa bayan janye tallafin majalisar dinkin duniya – In ji wani rahoto
RELATED ARTICLES
Recent Comments
on Gwamnatin Tinubu za ta fara ba da rancen maras kuɗin ruwa ga manoma da masu ƙananan sana’o’i – GEEP
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Jaridar Daily Trust ta gano dalilai uku da suka sa Ganduje ya ajiye mukamin shugabancin APC na kasa
on Peter Obi ya sake jaddada bukatar kafa tsarin wa’adin shekara 5 kacal ga shugaban ƙasa a Najeriya
on Cire tsoffin ‘yan sanda daga daga tsarin Contributory Pension Scheme ya fi karfina – IGP Egbetokun
on Gwamnatin Nijeriya ta ɗage buɗe shafin neman aiki na Immigration, Civil Defence da sauran hukumomi
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An yanke wa ɗan Najeriya hukuncin ɗaurin shekaru 11 a Amurka kan damfara da ta kai dala miliyan 1.3
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An karkatar da Naira Bilyan 71.2 daga cikin Bilyan 100 na bashin dalibai a Nijeriya – Hukumar ICPC
on Gwamna Abba Gida Gida ya zabi tsohon shugaban ma’aikatansa da wasu mutum 5 a matsayin kwamishinoni
on Nijeriya za ta zama jagorar kasuwar halal ta duniya mai jarin Dala bilyan Dubu 7 – Kashim Shettima
