Wani rikicin siyasa ya kunno kai a jihar Kebbi bayan ‘yan majalisar tarayya daga jihar suka fito fili suna zargin tsohon Ministan Shari’a kuma tsohon Antoni Janar na Tarayya, Abubakar Malami, da yada labarai na karya da suke ganin za su iya jefa jihar da kasa baki daya cikin rudani.
A wani taron manema labarai da aka gudanar a Abuja, jagoran ƴan majalisar, Sanata Adamu Aliero, ya bukaci hukumomin tsaro da su gaggauta kama tare da gurfanar da Malami a gaban kotu bisa zargin kokarin tayar da tarzoma da tada hargitsi a jihar.
Sanata Aliero ya ce Malami ya shigo da ‘yan daba daga Sokoto da wasu makwabtan jihohi domin su kai hari kan sakatariyar jam’iyyar APC da ke Birnin Kebbi, lamarin da ya janyo artabu tsakanin magoya bayan Malami da ‘ya’yan jam’iyyar APC a jihar.
Ƴan majalisar tarayya daga jihar Kebbi sun bukaci jami’an tsaro su kama Malami
RELATED ARTICLES
Recent Comments
on Gwamnatin Tinubu za ta fara ba da rancen maras kuɗin ruwa ga manoma da masu ƙananan sana’o’i – GEEP
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Jaridar Daily Trust ta gano dalilai uku da suka sa Ganduje ya ajiye mukamin shugabancin APC na kasa
on Peter Obi ya sake jaddada bukatar kafa tsarin wa’adin shekara 5 kacal ga shugaban ƙasa a Najeriya
on Cire tsoffin ‘yan sanda daga daga tsarin Contributory Pension Scheme ya fi karfina – IGP Egbetokun
on Gwamnatin Nijeriya ta ɗage buɗe shafin neman aiki na Immigration, Civil Defence da sauran hukumomi
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An yanke wa ɗan Najeriya hukuncin ɗaurin shekaru 11 a Amurka kan damfara da ta kai dala miliyan 1.3
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An karkatar da Naira Bilyan 71.2 daga cikin Bilyan 100 na bashin dalibai a Nijeriya – Hukumar ICPC
on Gwamna Abba Gida Gida ya zabi tsohon shugaban ma’aikatansa da wasu mutum 5 a matsayin kwamishinoni
on Nijeriya za ta zama jagorar kasuwar halal ta duniya mai jarin Dala bilyan Dubu 7 – Kashim Shettima
