DCL Hausa Radio
f DCL HAUSA FACEBOOK
Monday, April 13, 2026
HomeSiyasaHotuna:Tsohon gwamnan Kaduna Nasir El-Rufai ya isa kotu kan tuhume-tuhume 10

Hotuna:Tsohon gwamnan Kaduna Nasir El-Rufai ya isa kotu kan tuhume-tuhume 10

Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya isa Babbar Kotun Jihar Kaduna domin ci gaba da shari’arsa da Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa ta ICPC.

Kotun ta dage sauraron bukatar belin da ya gabatar zuwa ranar 14 ga Afrilu.

Hukumar ICPC ta gurfanar da El-Rufai a gaban kotu kan tuhume-tuhume guda 10, wadanda suka hada da zargin karkatar da kadarorin gwamnati da kuma wawure kudade kamar yadda jaridar Daily Trust ta rawaito.

Ga wasu daga cikin hotunan Nasir El-Rufa’i a lokacin da ya isa kotu: Credit: Daily Trust

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata