DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ina hada N2.4m duk shekara a harkar bara – Habib Ibrahim

-

Habib Ibrahim da ke bara a kasuwar Wuse Abuja ya ce yana samun N200,00 kowane wata kafin zuwan tsadar rayuwa.

Sai da Habib ya yanzu abin ba kamar lokacin baya ba inda bai fi ya samu N90,000 zuwa N100,000 a kowane wata kamar yadda ya shaida wa kamfanin dillancin labarai na NAN.

A cikin makon nan ne dai dokar kama mabarata ta fara aiki a Abuja babban birnin Nijeriya. 

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Hukumomin mulkin sojan Nijar sun kama wasu ‘yan jarida uku na Radio Sahara da ke jihar Agadez

Rahotanni daga gidan Radio Sahara Fm da ke jihar Agadez sun tabbatar da kama wasu 'yan jaridar gidan radiyon guda uku da suka hada da...

Majalisar wakilan Nijeriya ta ba gwamnonin Benue da Zamfara da shugabannin majalisunsu su wa’adin mako daya su gaggauta bayyana a gaban kwamitinta

Majalisar wakilan Nijeriya ta ba gwamnan jihar Benue, Hyacinth Alia, da na jihar Zamfara, Dauda Lawal, tare da shugabannin majalisun dokokin jihunsu wa’adin mako guda...

Mafi Shahara