DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Masu yiwa kasa hidima na NYSC sun yi kira da a aiwatar masu da sabon tsarin alawus na N77,000

-

Matasa masu yi wa kasa hidima sun yi kira ga gwamnatin shugaba Tinubu da ta aiwatar da sabon alawus na Naira 77,000 da ta sanar da shirin ba su a kwanakin baya. Matasan sun ce gaggawar fara aiwatar da sabon alawus din zai rage masu wahalhalun da suke ciki.

Jaridar Daily Nigerian ta ce duk da sanarwar gwamnatin Nijeriya ta watan Yulin 2024, amma har yanzu masu bautar kasar sun shaida mata cewa ana biyan su da tsohon alawus na N33,000 a duk wata.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An saki ‘Yan jaridar Sahara FM da aka tsare a Agadez

Rahotanni daga Jamhuriyar Nijar na nuna cewa an saki ‘yan jarida uku na gidan rediyon Sahara FM da ke Agadez bayan da aka tsare su...

Kwamishinan Jigawa ya mayar da rarar Naira miliyan 301 daga kudaden da aka ware don shirin ciyar da al’umma a watan Ramadan

Kwamishinan ayyuka na musamman na jihar Jigawa, Alhaji Auwalu Danladi Sankara, ya mayar da Naira miliyan 301 zuwa baitul malin jihar, daga cikin Naira biliyan...

Mafi Shahara